Isa ga babban shafi

'Yan bindiga sun sace dalibai 79 a yankin 'yan aware na kasar Kamaru

Rahotanni daga kasar Kamaru sun ce wasu Yan bindiga sun yi garkuwa da wasu daliban makarantu 79 a yankin da ake fama da rikicin 'yan awaren dake fafutukar samun yanci.

Su dai wadannan dalibai suna karatu ne a makarantar Sakandaren Presbyterian dake Bamenda, daya daga cikin Yankuna ada kae samun hare hare.
Su dai wadannan dalibai suna karatu ne a makarantar Sakandaren Presbyterian dake Bamenda, daya daga cikin Yankuna ada kae samun hare hare. REUTERS/Joe Penney
Talla

Wata majiyar gwamnatin kasar ta ce an sace daliban ne tare da malamin su da kuma shugaban makarantar hadi da direban su.

Su dai wadannan dalibai suna karatu ne a makarantar Sakandaren Presbyterian da ke Bamenda, daya daga cikin Yankuna ada kae samun hare hare.

Wani faifan bidiyo da 'Yan waren suka saki a Internate jim kadan bayan sace daliban sun nuno yaran na fadin sunayensu tare da rokon a ceto su, sai dai bayanan 'yan tawayen na nuni da cewa ba za a saki daliban har sai an amince musu da kafa kasar Ambazonia.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.