Nijar
Gwamnati ta gaza biyan mutanen da aka yi anfani da filayensu hakkokinsu
Bayan da shugaban Jamhuriyar Nijar Issoufou Mahamadou ya kaddamar da sabuwar cibiyar samar da wutar lantarki jiya lahadi a birnin Yamai, yanzu haka mutanen da aka yi amfani da filaye, gidaje, gonaki da kuma wuraren sana’o’insu domin kafa turakun da suka taso daga cibiyar zuwa cikin gari, sun ce har yanzu gwamnati ta gaza biyansu hakkokinsu kamar dai yadda ta dauki alkawari kamar yadda za ku ji karin bayani daga bakin wakilinmu Sule Maje Rajeto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Gwamnati ta gaza biyan mutanen da aka yi anfani da filayensu hakkokinsu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu