Romania
Gobara ta kashe mutane 27 a gidan rawa
Akalla mutane 27 ne suka rasa rayukansu sakamakon tashin gobara a wani gidan rawa da ke birnin Bucarest na kasar Romania.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumomi a birnin sun ce yanzu kaha akwai wasu mutane akalla 160 da ke ci gaba da jinya raunukan da suka sama daga wannan gobara, yayin da aka kaddamar da bincike domin gano musababbin faruwarta.
To sai dai shaidu sun bayyana cewa, wasu matasa ne suka rika yin wasan wuta a cikin gidan rawa, kuma daga nan ne gobarar ta tashi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu