Mali
Shugaban Mali ya soke batun zaben jin ra'ayin yan kasar
Shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita ya rusa shirin shirya zaben jin ra’ayin mutan kasar dangane da batun yiwa kudin tsarin mulkin kasar gyara.
Wallafawa ranar:
Talla
A ckin daren jiya juma’a ne Shugaban kasar a wani jawabi daga gidan talabijen na gwamnati ya bayyana cewa la’akari da yada batun zaben jin ra’ayin muten kasar ke kokarin raba kawunan yan Mali nauyi ya rataya wuyan sa na kaucewa duk abinda kan iya sake kawo tashin hankali a kasar ta Mali.
Sai dai wasu kungiyoyin na kalon haka a matsayin nasara ga gwagwarmayar da suke yi na kare demokkradiya a kasar ta Mali.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu