Angola
'Yan Adawa A Angola Sun Bukaci Sake Kirgan Kuri'u
Jamiyun adawa hudu dake kasar Angola sun nemi sake kirga kuri'u da aka jefa a babban zaben kasar na makon jiya.
Wallafawa ranar:
Talla
Jamiyar MPLA ta tsohon shugaban kasar Jose Eduardo Dos Santos ta sami yawan kuri'u kashi 61% a zaben na ranar Laraba data gabata, wanda hakan ya bata yawan kujeru 150 daga cikin kujeru 220 na majalisar Kasa.
A ranar Laraba na makonnan da muka shiga ne Hukumar zabe zata fitar da sakamakon zaben sosai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu