Nijar
Nijar za ta fara aikin shimfida bututun mai zuwa Chadi
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ce a karshen wannan shekara za ta gina bututun mai da zai dinga kai manta kasar Kamaru ta cikin Chadi domin fitar da shi kasuwannin duniya.
Wallafawa ranar:
Talla
Ministan man kasar Fumakay Gado ya ce suna saran fara aikin kafin karshen wannan shekara.
Matukar dai aka kammala aikin shimfida bututun man, Jamhuriyar Nijar za ta dinga fitar da mai ganga 110,000 kowacce rana, sabanin ganga 20,000 da take fitar wa yanzu haka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu