Tanzania
Zamu kauracewa rantsar da John Magufuli a gobe inji ‘Yan adawa
‘Yan adawar Zanzibar da ke kasar Tanzania sun ce ba za su shiga bikin rantsar da sabon shugaban kasar John Pombe Magufuli da za’ayi ba gobe, bayan soke zaben Yankin mai cin gashin kan sa.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugabannin Afirka da dama ake saran su halarci bikin da za’ayi gobe alhamis a Dares Salam, cikin su harda shugaban kungiyar kasashen Afirka, Robert Mugabe na Zimbabwe.
Samia Suluhu Hassan da ta fito daga Zanzibar za ta zama mataimakiyar shugaban kasa ta farko da za ta fito daga Yankin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu