Isa ga babban shafi
Mali

Kasar Mali na fatar gani an samar da runduna domin yakar yan ta"ada

Ministan harakokin wajen kasar Mali Abdoulaye Diop ya bukaci kwamity tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ya amince da wani daftarin doka da zai bayar da dama domin samar da rundunar kasashen Afrika a kasar. 

Sojojin Nijar a  arewacin Mali
Sojojin Nijar a arewacin Mali ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

Ministan ya yaba da kokarin kasashen yankin Sahel na samar da runduna ta yan G5 wanda ya karawa Shugabanin kasashen yankin kwari guiwa, sai dai duk da haka ya dace kasashen Duniya su sa baki a wannan tafiya na kasashen da suka hada da Mali,Mauritania,Nijar,Chadi da Burkina Faso.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.