Isa ga babban shafi
Rahotanni

Yara fiye da dubu 400 na fama da yunwa a Nijar - UNICEF

Hukumar kula da kananan yara ta Majalisar Dinkin Duniya wato UNICEF, ta ce kimanin yara kusan dubu 430 ke fuskantar barazanar yunwa a Nijar, yayin da akasarinsu ke yankin Maradi da Zinder. 

Wasu 'yan kauyen Zerma Dare a wani sansanin 'yan gudun hijira da ke garin Oualllam a Jamhuriyar Nijar, a watan Yulin shekarar 2021.
Wasu 'yan kauyen Zerma Dare a wani sansanin 'yan gudun hijira da ke garin Oualllam a Jamhuriyar Nijar, a watan Yulin shekarar 2021. REUTERS - MEDIA COULIBALY
Talla

Rahotan ya ce kashi 70 na yaran masu fama da tamowa na fitowa ne daga yankunan Katsina da Zamfara, yayin da likitoci ke bayyana hasashen samun karuwar su a wannan wata na Agusta da Satumba. Salissou Issa ya aiko mana da rahoto kan halin da ake ciki.

03:07

Rahoton Salissou Issa kan matsalar yunwa a Nijar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.