Isa ga babban shafi
Sahel

Makiyaya za su yi kiyo a kasashen Sahel ba tsangwama

Kasashen Yankin Sahel da suka hada da Nijar da Mali da Burkina Faso da Senegal da Muritaniya, sun fara aiwatar da wani tsari da suka shata da nufi bai wa makiyaya damar gudanar da kiwon dabbobinsu ba tare da fuskantar tsangwama ko kuma wata matsala a yayin da suka shiga kasashen juna ba, kamar yadda, Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da rahoto daga Damgaram a Jamhuriyyar Nijar.

Kasashen Sahel sun dauki matakai don kaucewa rikicin Makiyaya da Manoma
Kasashen Sahel sun dauki matakai don kaucewa rikicin Makiyaya da Manoma screammie.com
Talla

03:02

Makiyaya za su yi kiyo a kasashen Sahel ba tsangwama

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.