Isa ga babban shafi
Kamaru

Rikicin Tsakiyar Afrika ya shafi kauyukan Kamaru

Rikicin da ake yi a kasar Jamhuriyar Tsakiyar Afrika ya fantsama zuwa cikin wasu kauyuka da ke kasar Kamaru, wannan na zuwa ne a dai dai wani lokaci da dakarun Faransa da na Kungiyar kasashen Afrika ke kutsa kai zuwa kasar Jamhuriyar Tsakiyar Afrika domin samar da zaman lafiya. Daga Kamaru Abdullahi Sadou ya aiko da Rahoto.

Dakarun Faransa da ke kokarin kwantar da rikicin kasar Jamhuriyyar tsakiyar Afrika
Dakarun Faransa da ke kokarin kwantar da rikicin kasar Jamhuriyyar tsakiyar Afrika REUTERS/Herve Serefio
Talla

02:45

Rahoto: Rikicin Tsakiyar Afrika ya shafi kauyukan Kamaru

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.