Isa ga babban shafi

Afrika ta Kudu na fama da matsalar rashin daidaito

Wani rahoto da bankin duniya ya fitar ya bayyana Afrika ta Kudu a matsayin kasar da ta fi fama da matsalar rashin daidaito a duniya, kuma wariyar launi na daya daga cikin matsalolli da suka jibanci rashin daidaito tsakanin al’umma.

Yankin township a Alexandra dake arewacin Afrika ta kudu
Yankin township a Alexandra dake arewacin Afrika ta kudu Getty Images - THEGIFT777
Talla

Rahoton ya ce, kashi 10 na al’ummar Afrika ta kudu sun mallaki sama da kashi 80 na dukiyar kasar.

Alunos do programa Skate e Educação 2020 da Maputo Skate.
Alunos do programa Skate e Educação 2020 da Maputo Skate. © Francisco Vinho

Duk da cewa, kimanin shekaru 30 kenan da aka kawo karshen mulkin wariyar launin fata a Afrika ta Kudu, amma har yanzu kasar na fama da matsalar ta nuna wariya, abin da ake kallo a matsayin na kan gaba wajen ta’azzara rashin daidaiton.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.