Isa ga babban shafi

Ma'aikata bakin haure 50 ne suka mutu a Qatar

Hukumar  kwadago ta Duniya(OIT) ta fitar da wani rahoto dake nuni cewa akalla ma’aikata  50 bakin haure dake aiki a wurarren  gine-ginen filayen wasani dangane da gasar cin kofin Duniya suka mutu, da dama suka samu munanan raunika .

Daya daga cikin ma'aikata bakin haure a kasar Qatar
Daya daga cikin ma'aikata bakin haure a kasar Qatar AFP - STRINGER
Talla

An dai jima ana kalon kamfanoni dake aiki da wadanan ma’aikata bakin haure a Qatar  a matsayin masu keta hakokkin bil adama.

Ma'aikata bakin haure a Qatar
Ma'aikata bakin haure a Qatar MARWAN NAAMANI AFP/File

A wanan rahoto da hukumar ta fitar,ta na mai bayyana cewa akasarin mutanen da suka rasa rayukan su a shekara ta 2020 sun mutu ne bayan hatsari wurin aikin  gini, ko hatsarin mota, kazalika ma’aikata 506 da akasarin su bakin haure ne suka samu rauni, a shekara ta 2020 mutane 37.600 ne suka samu kananan raunika.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.